Red Cross ta samar da manhajar duba lafiyar kananan yara a Adamawa
Listen now
Description
Shirin Lafiya Jari Ce tare da Azima Bashir Aminu a wannan makon ya mayar da hankali kan wani shirin inganta lafiyar kananan yara a yankin arewa maso gabashin Najeriya bisa hadin gwiwar kungiyar agaji ta Red Cross da gwamnatin jihar Adamawa wanda ya kai ga samar da wata manhajar duba yara tare da lalubo lalurar da ke damunsu. Ayi saurare Lafiya.