Rikicin zauren Majalisar wakilan Najeriya
Listen now
Description
Shirin dandalin Siyasa a wannan lokaci ya mayar da hankali ne akan rikici da aka tafka a zauran Majalisar kasar, rikici da ya kai ga baiwa hamata Iska tare da Bashir Ibrahim Idris.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19