Sabon rikici a majalisar wakilan Najeriya
Listen now
Description
Shirin ya mayar da hankali kan sabon rikicin da ya kunno kai a majalisar wakilan Najeriya, sakamakon tsige shugaban kwamitin kasafin kudi na majalisar Hon. Abdulmumin Jibril, wanda shi kuma ya rika fitar da wasu bayanan sirri na yadda ake almundahana yayin tsara kasafin 2016 a zauren majalisar.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19