Takun saka tsakanin gwamnati da Fararen hula a Nijar
Listen now
Description
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne kan takun sakar da aka soma tsakanin gwamnati da kungiyoyin fararen hula a Nijar kan sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan Maris.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19