Yunkurin kifar da gwamnatin Issoufou na Nijar
Listen now
Description
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne kan dambarwar siyasar Nijar inda Shugaban kasar Mahamadou Issoufou ya ce an yi yunkurin yi ma sa juyin mulki. Sannan Shirin ya tabo siyasar Najeriya.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19