Rikicin Siyasar Kogi a Najeriya
Listen now
Description
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne game da dambarwar siyasar Jihar Kogi inda ake takaddama kan wanda zai gaji Prince Abubakar Audu na APC da ya rasu kafin kammala zaben Jihar. Shirin ya kuma leka siyasar Nijar.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19