Dambarwar siyasar Nijar
Listen now
Description
Shirin Dandalin Siyasa ya yi bayani game da dambarwar siyasar Jamhuriyyar Nijar inda ‘Yan adawa ke korafi akan rigistar masu kada kuri’a da tare kuma yin kira a yi garanbawul ga kotun zabe. Shirin ya tattauna da tsohon shugaban kasar Mahammane Ousmane.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19