Shirin dandalin Siyasa na wannan mako zai ci gaba kamar yadda ya saba, da tattaunawa kan siyasar Nijeria
Listen now
Description
a wannan mako Bashir Ibrahim Idris ya tattauna kan rashin ja gaba da ake ganin jam'iyar PDP mai adawa a Najeriya ke fuskanta, bayan da mulki ya subuce daga nannuta ya kuma fada a hannun jam'iyar APC.  A sha sauraro lafiya
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19