Matsalar tsaro a zamanin Buhari a Najeriya
Listen now
Description
Shirin Dandalin Siyasa ya mayar da hankali ne akan matsalar tsaro a Najeriya musamman game da hare haren kunar bakin wake da Mayakan Boko suka tsawalla a zamanin Mulkin Muhammadu Buhari wanda ya sha alwashin kawo karshen ayyukan Kungiyar.
More Episodes
Published 05/08/19
Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.
Published 04/17/19