Description
Shirin Kasuwa akai miki dole na wannan makon tare da Ahmed Abba ya yi duba na tsanaki game da illar da zanga-zangar ENDSARS wadda ta juye zuwa rikici ta haifarwa tattalin arzikin Najeriya, musamman bayanda wasu batagari suka rika amfani da damar wajen balle rumbunan adana abinci tare da yashesu ciki har da na daidaikun 'yan kasuwa baya ga na gwamnati.