Shirin lafiya Jari na wannan mako ya tattauna kan kwankwadar gurbatacen magani a Kamaru
Listen now
Description
daruruwan dubban mutane ne ke mutuwa sanadiyar kwankwadar gurbatacen magani a duniya, al'amarin dake ci gaba da saka ciwon kai, ga mahukumta dake ta kokarin ganin sun magance matsalar bazuwa magungunnan jabu a duniya, a kan haka cikin shirin Azima Bashir Aminu ta duba mana yadda matsalar ta yi kamari a kasar Kamaru.
More Episodes
Shirin na wannan mako ya duba yadda kananan yara musamman a Najeriya da sauran kasashe masu tasowa ke gaza karbar alluran rigakafin da ya kamata su samu kafin cika shekaru biyar da haihuwa.
Published 05/27/24
Published 05/27/24
A wannan makon shirin Lafiya Jari ce ya yi duba ne a kan halin da ake ciki a yaki da cutar Tamuwa tsakanin kananan Yara a Jamhuriyar Nijar.
Published 05/20/24