Taba Ka Lashe: 18.12. 2019
Listen now
Description
Shirin na wannan karo ya duba batun tsarin tafiyar da ilimi a makarantun gwamnati da na masu zaman kansu a Jamus da kuma irin bambancin da ke da akwai a tsakaninsu da kuma wanda ke da akwai tsakanin Jamus da Afirka.
More Episodes
Shirin ya duba rayuwar 'yan Nijar mazauna birnin Hamburg a tarayyar Jamus. Wasu daga cikin 'yan Nijar din sunn shafe kusan shekaru 18 zuwa 30 a kasar Jamus tare da iyalensu.
Published 01/08/20
Shirin ya dubi irin yadda kasashen Afirka da suka hada da Najeriya da Nijar da Senegal suka rabauta da masallatai da makarantu da wasu kasashen musulmi irin su Saudiyya da Turkiyya da Iran suka samar. Wasu na ganin hakan wata hanya ce ta cusa wasu akidu. A saurari shirin don jin karin batutuwa.
Published 12/31/19
Bikin wankan sarauta a garin Nobi da ke cikin jihar Tahoua a Jamhuriyar Nijar ga Basaraken al'ummar Abzinawa da ke a wannan gari. Bikin da ya samu halartar manyan baki a duk fadin jihar da ma wajenta.
Published 12/17/19